• Skip to main content
  • Skip to secondary menu
  • Skip to primary sidebar
  • Skip to footer

Americanahblog

American Immigration, Scholarships, News, Jobs And Marketing

  • Home
  • Info Hub
  • Scholarship
  • Education
  • Contact Us
    • Privacy Policy
    • About Us
    • Terms and Conditions

Ina baiwa ƴan Nijeriya haƙuri bisa wahalar da manufofin gwamnati na ta haifar musu- Buhari

25 October 2023 by Americanahblog

Spread the love


 

Shugaban Ƙasa Muhammadu mai barin gado, Muhammadu Buhari ya nemi afuwar al’ummar ƙasar game da wasu manufofin gwamnatinsa waɗanda ya ce ya san sun haifar da damuwa tsakanin al’umma.
Shugaban ya fadi haka ne a jawabin da ya yi wa al’ummar kasar, karo na karshe a matsayin shugaban kasa a yau Lahadi.
A lokacin da ya ke bayani kan tattalin arziki, shugaba Buhari ya ce “Tattalin arizikinmu (Najeriya) ya kara zamantowa mai jurewa saboda irin matakan da aka dauka domin ganin cewa bai durkushe ba a lokacin da tattalin arzikin duniya ya shiga mummunan hali.”
Ya kara da cewa “A kokarin inganta tattalin arzikin mun dauki matakai masu matukar wahala wadanda yawancinsu suka samar da sakamako mai kyau.”
“Wasu daga cikin matakan sun haifar da wahalhalu, kuma ina mai neman afuwar al’ummar kasa game da hakan. Sai dai mun dauki matakan ne domin amfanin wannan kasa.”
Ya kuma ƙara da cewa, “ina da tabbacin cewa zan bar Nijeriya a yanayi mai kyau sama da yadda na sake ta a 2015,”

Related Posts:

  • 1684660591435970-0.png
    Tarihin Rikicin Isra'ila da Falasdinawa Daga shekaru…
  • Abinda Ya Jawo Yaki A Kasar Sudan Yanzu Haka.
    Abinda Ya Jawo Yaki A Kasar Sudan Yanzu Haka.
  • 1685343325327969-0.png
    'Yadda El-Rufai Ya Rushe Gidan Marayun Da Ya Shekara…
  • 1684742079105636-0.png
    Yadda Amurka ta yi kokarin amfani da nukiliya wajen…

Filed Under: LABARI

About Americanahblog

A dedicated blog that blends education and travel. This is a space that embraces the wonders of learning and the thrill of exploring new places.

Primary Sidebar

  • Facebook
  • GitHub
  • Instagram
  • Pinterest
  • Twitter
  • YouTube

Trending

PTDF Postgraduate Scholarship Scheme for Nigerians to Study Overseas

Petroleum Technology Development Fund, PTDF Postgraduate Scholarship Scheme for Nigerians to Study Overseas 2024/2025 (Study in UK, France, Germany, China and Malaysia)

Transitional Milk and Mature Milk

Treating Breast Pain

Warning Signs of Breastfeeding Problems

Weaning Your Baby

When Not To Wean

Footer

About Us

Welcome aboard our thrilling journey that marries the world of education with the excitement of travel! Our blog is your ultimate compass, guiding you through the realms of study and adventure abroad.

Recent

  • Programs Offered At OAU In Social Science, Listed
  • Immigrate to Canada as a Personal Assistant In 2024/2025
  • Want To Print Your UI Receipts online? Check Th
  • FUOYE Courses And Faculty List For 2024
  • Official School Portals For The University Of Abuja

Search

Copyright © 2025 · AmericanahBlog Home · About · Contact · Privacy