• Skip to main content
  • Skip to secondary menu
  • Skip to primary sidebar
  • Skip to footer

Americanahblog

American Immigration, Scholarships, News, Jobs And Marketing

  • Home
  • Info Hub
  • Scholarship
  • Education
  • Contact Us
    • Privacy Policy
    • About Us
    • Terms and Conditions

Da Dumi- Dumi: Zazzafan Martanin Kasar Iran Ga Isra’ila A Kan Al’ummar Palestine, Duk Wata Barazana Da Isra’ila Zatayi Munyi Karfin Ta–Gwamnatin Iran

10 April 2023 by Americanahblog

Spread the love
Da Dumi- Dumi: Zazzafan Martanin Kasar Iran Ga Isra’ila A Kan Al’ummar Palestine, Duk Wata Barazana Da Isra’ila Zatayi Munyi Karfin Ta–Gwamnatin Iran.
Details: PressTv

Martani daga kwamantan sojojin Iran General Musawi, inda ya yi watsi da cika bakin da wani babban sojan Israel na cewa za su iya kawo wa kasar ta Iran hari, yana mai jaddadawa Isra’ila ta yi kadan ta yi mana barazana akan soji.
Janar Abdurrahim ya kara da; Duk wannan maganar sunayi ne saboda su bai wa ‘yan sahayoniyar kasar karfin gwiiwa don su magance matsalar da suke fuskanta a cikin kasar su.
A wannan Larabar data gabata ne dai wani sojan Israel “Herzi Havel” ya bayyana cewa; A shirye muke mu kai wa kasar Iran hari, Ina ya kara da cewa Israel nada karfin da zata kai hari a kasashen kusa da kuma nesa da kasar ta.

Related Posts:

  • 1684660591435970-0.png
    Tarihin Rikicin Isra'ila da Falasdinawa Daga shekaru…
  • Abinda Ya Jawo Yaki A Kasar Sudan Yanzu Haka.
    Abinda Ya Jawo Yaki A Kasar Sudan Yanzu Haka.
  • 1685343325327969-0.png
    'Yadda El-Rufai Ya Rushe Gidan Marayun Da Ya Shekara…
  • 1684742079105636-0.png
    Yadda Amurka ta yi kokarin amfani da nukiliya wajen…

Filed Under: Iran, Israel, Palestine

About Americanahblog

A dedicated blog that blends education and travel. This is a space that embraces the wonders of learning and the thrill of exploring new places.

Primary Sidebar

  • Facebook
  • GitHub
  • Instagram
  • Pinterest
  • Twitter
  • YouTube

Trending

PTDF Postgraduate Scholarship Scheme for Nigerians to Study Overseas

Petroleum Technology Development Fund, PTDF Postgraduate Scholarship Scheme for Nigerians to Study Overseas 2024/2025 (Study in UK, France, Germany, China and Malaysia)

Transitional Milk and Mature Milk

Treating Breast Pain

Warning Signs of Breastfeeding Problems

Weaning Your Baby

When Not To Wean

Footer

About Us

Welcome aboard our thrilling journey that marries the world of education with the excitement of travel! Our blog is your ultimate compass, guiding you through the realms of study and adventure abroad.

Recent

  • Anchor University Lagos, AUL Post UTME /DE Screening Form for 2024/2025 Academic Session
  • Apply For 2024 Belt & Road Scholarships At Sun Yat-sen University, China
  • Kamfanin MTN a ƙarƙashin Program dinsu na MTN (SATS) Zasu Bada Scholarship
  • JAMB Recommended Books for French 2024/2025
  • JAMB Mock Exam Guidelines 2024/2025

Search

Copyright © 2025 · AmericanahBlog Home · About · Contact · Privacy